Shugabannin kungiyar makiyaya wato Miyetti Allah sun gano wasu shanu da aka sato daga jihar Katsina a Legas
Manjo Janar Isibet Ibet ya gargadi 'yan rajin kafa kasar Biafra da su yi hankali saboda sojoji ba zasu yadda wasu su yi yunkurin raba kasar ba.
Bisa ga umurnin Shugaba Muhammad Buhari an kafa kwamitin binciken yadda aka kashe kudaden da aka tanada saboda sayowa jami'an tsaro kayan aiki musamman wadanda suke yaki da kungiyar Boko Haram a arewa maso gabas.
A wata hobbasa ta bunkasa noman rani a Najeriya, gwamnatin kasar ta zabi jahar Kebbi don kaddamar da noman rani na wannan shekarar, ganin yadda jahar ta fi kowacce noma shinkafa da alkama, wadanda aka fai ci a Najeriya
Alhaji Suleiman Ibrahim Sambo ya sami amincewar gwamnatin jahar Taraba a matsayin Saki (Kpanti) Zing.
Hotuna daga kowace kusurwa ta duniya a yau talata 17 ga watan Nuwamba 2015.
A shirin namu na karfe 9 da rabi agogon Najeriya da Nijar, zaku ji labarai na...
Yau da Gobe
Da karfe 4 na yamma agogon Najeriya da Nijar zaku iya jin rahotanni da labarai...
Mu kan komo da karfe 8 na safe agogon Najeriya da Nijar domin sake gabatar muku...
Kullum da karfe 6 na safe agogon Najeriya da Nijar muna gabatar da labarai da...
Saukewa don Android >>
Saukewa don iOS >>
Babu Wayar Zamani? Babu Matsala! Bude wannan shafi domin sauko da app din VOA kyauta akan wayarku.
Matsa nan domin ganin cikakken bidiyo na wannan daliba.